{"componentChunkName":"component---src-templates-verse-by-verse-template-tsx","path":"/34/3","result":{"pageContext":{"data":"{\"languageCode\":\"ha\",\"chapterNumber\":34,\"verseNumber\":3,\"verses\":[{\"translationCode\":\"ha-gumi\",\"translator\":\"Abubakar Mahmoud Gumi\",\"translationName\":\"Gumi\",\"text\":\"Kuma waɗanda suka kãfirta suka ce: \\\"Sã'a bã zã ta zo mana ba.\\\" Ka ce: \\\"Kayya! Na rantse da Ubangijĩna, lalle, zã ta zõ muku.\\\" Masanin gaibi, gwargwadon zarra bã ta nĩsanta daga gare Shi a cikin sammai kuma bã ta nĩsanta a cikin ƙasã, kuma bãbu mafi ƙaranci daga wancan kuma bãbu mafi girma fãce yanã a cikin Littãfi bayyananne.\"}],\"textArabic\":\"وَقَالَ الَّذِينَ كَفَرُوا لَا تَأْتِينَا السَّاعَةُ ۖ قُلْ بَلَىٰ وَرَبِّي لَتَأْتِيَنَّكُمْ عَالِمِ الْغَيْبِ ۖ لَا يَعْزُبُ عَنْهُ مِثْقَالُ ذَرَّةٍ فِي السَّمَاوَاتِ وَلَا فِي الْأَرْضِ وَلَا أَصْغَرُ مِنْ ذَٰلِكَ وَلَا أَكْبَرُ إِلَّا فِي كِتَابٍ مُبِينٍ\"}"}},"staticQueryHashes":[]}